| hausa
NIJERIYA
1 minti karatu
Majalisar Dattawan Nijeriya ta nemi a ɗauki ƙarin sojoji 100,000 don magance rashin tsaro
Gidan talabijin ɗin ƙasar (NTA) ya ruwaito cewa majalisar ta kuma kafa wani kwamiti na wucen gadi domin yin bincike kan ware kuɗi da kashe kuɗi da kuma sakamakon shirin kare makarantu.
Majalisar Dattawan Nijeriya ta nemi a ɗauki ƙarin sojoji 100,000 don magance rashin tsaro
Sojojin Nijeriya suna ƙoƙarin daƙile matsalar rashin tsaro da ƙsar ke fama da shi
19 Nuwamba 2025

Majalisar Dattawan Nijeriya ta yi kira ga rundunar sojin ƙasar da ta ɗauki ƙarin sojoji 100,000 domin magance matsalar rashin tsaro a sassan ƙasar.

Gidan talabijin ɗin ƙasar (NTA) ya rawaito cewa majalisar ta kuma kafa wani kwamiti na wucin gadi domin yin bincike kan ware kuɗi da kashe kuɗi da kuma sakamakon shirin kare makarantu.

Majalisar ta amince da waɗannan ƙudurorin ne bayan wani majalisar uya tafka muhawara kan sace ɗalibai mata 25 da wasu ‘yan bindiga suka a makarantar ‘yan mata ta gwamnati ta Maga, a jihar Kebbi.

Majalisar ta yi kakkausar suka kan aika-aikar, inda ta jajanta wa iyalan waɗanda lamarin ya rutsa da su.

Kazalika Majalisar ta yi alhinin rasuwar Birgediya Janar Uba da saurna sojojin da aka kashe a jihar Borno.

Nijeriya tana fuskantar matsalolin rashin tsaro a sassan ƙasar, lamarin da ya sa dubban mutane suka rasa rayukansu tare da raba da yawa da muhallansu.

Rumbun Labarai
Jerin lokutan da aka shafe ana shari'ar Nnamdi Kanu, jagoran 'yan a-waren Biafra a Nijeriya
Yadda ta kaya a zaman 'yan majalisar Amurka kan zargin yi wa Kirisotci kisan kiyashi a Nijeriya
‘Yan bindiga sun sace ɗalibai da ma’aikata a wata makaranta a Jihar Neja
Jagoran ƴan-awaren Biafra: Babbar Kotu a Nijeriya ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin ɗaurin rai da rai
'Yan Nijeriya miliyan 45 suna bahaya har yanzu a waje — Ministan Muhalli
Ribadu ya jagoranci wata tawagar Nijeriya mai ƙarfi zuwa Amurka kan zargin kashe Kiristoci a ƙasar
Kotu ta yanke wa wani shugaban ISWAP da ya tsara hare-haren kano na 2012 ɗaurin shekara 20
Tinubu ya ɗaga tafiyarsa tarukan G20 da AU-EU saboda yanayin rashin tsaro da ake ciki a Nijeriya
Tinubu ya yi alhinin mutuwar Janar Uba da 'yan ta'adda suka kashe a Borno
Majalisar Dokokin Amurka za ta binciki zargin yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya ranar Alhamis
Gwamnatin Jihar Katsina za ta shirya muƙabala tsakanin Yahya Masussuka da sauran Malaman Musulunci
Babban hafsan sojin Nijeriya ya je Jihar Kebbi ya nemi  a tsaurara neman 'yan matan da aka sace
Gwamnatin Nijeriya ta umarci jami’an tsaro su kuɓutar da ɗalibai mata da aka sace a Jihar Kebbi
Nijeriya tana tattaunawa kan tsaro da Amurka bayan barazanar Trump: Yusuf Tuggar
Gwamnatin Nijeriya ta ƙaddamar da tallafin jarin N50m ga ɗalibai a fannin ƙirƙire-ƙirƙire
Rikicin PDP: Ɓangaren Wike ya yi watsi da kora yayin da jihohi huɗu ke ƙalubalantar Makinde
‘Yan sandan Nijeriya sun tabbatar da sace ɗalibai ‘yan mata 25 a Kebbi
Sojojin Nijeriya sun daƙile kwanton-ɓauna, sun yi watsi da jita-jitar sace wani janar na soja
Kasafin kuɗin gwamnatin kano na 2026 zai haura naira tiriliyan ɗaya - Gwamna Abba Kabir
Yaya karawar Nijeriya da Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo za ta kasance?