| Hausa
AFIRKA
2 minti karatu
Ma'aikatar mai ta Nijar ta ƙaddamar da dabarun inganta fannin fetur
Kamfanin dillancin labaran ƙasar Nijar ANP ya ruwaito cewa tsarin ya ƙunshi ɓangarori bakwai ciki har da inganta zuba jari kan neman mai da jagoranci tare da inganta samun abubuwa a harkar mai.
Ma'aikatar mai ta Nijar ta ƙaddamar da dabarun inganta fannin fetur
Ma'aikatar mai ta Nijar ta ƙaddamar da dabarun inganta fannin fetur / TRT Afrika Français
18 Fabrairu 2026

Ministan albarkatun man Nijar, Mr. Hamadou Tini ya gabatar da dabarun inganta fannin na ma’aikatarsa ranar Talata a gaban mambobin Majalisar ceto Ƙasa (CNSP) da sauran masu ruwa da tsaki.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar Nijar ANP ya ruwaito cewa tsarin ya ƙunshi ɓangarori bakwai ciki har da inganta zuba jari kan neman mai da jagoranci tare da inganta samun abubuwa a harkar mai.

Har wa yau fannonin sun haɗa da ƙarfafa jagoranci da tsarin gudanrwa da samar da hukumar da za ta sa ido kan ɓangaren man Nijar (ɓangaren samo ɗanyen mai da ɓangaren raba tacaccan mai) wadda za ta yi aiki a matsayar mai tabbatar da doka a harkar tattalin arziƙi.

Waɗannan ɓangarorin sun haɗa da inganta kamfanoni na gida da ƙarewar ƙasar ; tattara ƙwarewar ƙasa da kuma buɗe ƙofa a hankali ga ƙwarewa na ƙetare da tsantsar bi a hankali da muhalli da kuma tasiri na kan zamantakewa da kuma bayyana gaskiya da mutane.

A jawabinsa ministan man ƙasar ya jaddada cewa wannan tsarin ya dace da tsare-tsaren kundin sake fasalin ƙasar wanda ya ba da fifiko kan ‘yancin tattalin arziki da shugabanci na gari da gaskiya da kuma inganta albarkatun ƙasa .

Ministan ya ƙara da cewa tsarin ya kuma ƙunshi dabaru da wasiƙr aiki ga ministan ta ƙunsa wadda ta nemi a ƙrafafa gudumowar fannin mai ga kuɗaɗen shigan ƙasar da inganta jagoranci da bayyana gaskiya da kuma inganta shiga ‘yan ƙasar harkar da kuma tafiyar da harkar ta hanya mai ɗorewa".

Rumbun Labarai
Harin RSF na watan Oktoban 2025 a Al-Fasher na Sudan ya kashe aƙalla mutum 6,000: Rahoton MDD
AU: Shugabannin Afirka sun ƙaddamar da taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka da batun ruwa da sauyin yanayi
Afirka ce kan-gaba wajen faɗaɗa samar da lantarki ta hasken rana a shekarar 2025: Rahoto
Gwamnatin Ghana ta ba da umarnin sarrafa kashi 50 cikin 100 na koko a cikin ƙasar
Sudan: Aƙalla mutum 21 sun mutu a hatsarin kwale-kwale a Kogin Nilu
Kasashe shida sun shiga Kwamitin Tsaro na Tarayyar Afirka
RSF ta kashe ƙananan yara a harin da ta kai wani masallaci a yankin Kordofan na Sudan
Saudiyya ta yi tur da RSF kan munanan ayyukanta a Al Fasher, ta buƙaci a ba da hanyar kai agaji
Mutum biyar sun mutu a hatsarin helikwaftan ɗaukar marasa lafiya a Libya
Yadda 'yan Somaliya suka gina wa tsohon shugaba ƙasarsu Farmaajo sabon gida
Sake dawo da ainihin martabar Afirka
RSF ta Sudan ta kai hari da jirgi maras matuƙi, ta kashe gomman mutane da yara
Dubban ‘yan kasar Libya sun taru don halartar jana'izar Saif al-Islam Gaddafi
Harin RSF a wani asibiti a Sudan ya kashe mutum 22, ciki har da ma'aikatan jinya
Ghana da Zambia sun ƙulla yarjejeniyar shiga ƙasashen juna ba tare da biza ba yayin ziyarar Mahama
Saif al-Islam Gaddafi: An kashe ɗan marigayi shugaban Libya Muammar Gaddafi
Afirka na fuskantar tarnaƙin bashin dala biliyan 90 a 2026, in ji S&P
Yadda Biteye na Senegal ke amfani da ƙwallon ƙafa don samun waraka ga ƙwaƙwalwa
Sojojin Rasha sun taimaka wajen daƙile hari a filin jirgin saman Nijar: Moscow
'Yanbindiga sun kashe sojojin Libya uku a kusa da kan iyakar Nijar