| Hausa
Labaranmu Na Yau, 6 ga Agustan 2026
00:00
00:0000:00
Duniya
Labaranmu Na Yau, 6 ga Agustan 2026
Iran da Oman sun amince kan gudanar da hanyar ratsawar jiragen ruwa ta Mashigar Hormuz sannan za a ji cewa hukumar EFCC ta rufe asusun bankin gwamnatin Jihar Osun kwanaki kaɗan kafin zaɓen gwamnan jihar
  • Iran da Oman sun amince kan gudanar da hanyar ratsawar jiragen ruwa ta Mashigar Hormuz

  • Hukumar EFCC ta rufe asusun bankin gwamnatin Jihar Osun kwanaki kaɗan kafin zaɓen gwamnan jihar

  • Rundunar Sojin Nijeriya ta sanya tukuicin N60m kan kwamandan ISWAP da mataimakinsa

  • Gwamnatin Nijeriya ta tabbatar da cewa an yi motsin ƙasa a wasu sassan Abuja

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 5 ga Agustan 2026
Hadarin ba da hayar mahaifa da sayar da kwan haihuwa ga mata a Nijeriya
Mece ce NATO, wace rawa take takawa a tsaron duniya?
Matsalar ta’ammali da miyagun kwayoyi tsakanin mata a Nijeriya
Ainihin dalilin da ya sa Amurka da Isra'ila ke yakar Iran
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
Siyasar bambanta lokacin agogo tsakanin kasashen duniya
Ko wasannin gem na bidiyo za su iya taimaka wajen ceto duniyarmu?
Tahirin daular Andalusia
Ma'anar kuɗi da sauye-sauyen da ya samu a Tarihi