| Hausa
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
00:00
00:0000:00
Rayuwa
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
Wani bincike da aka gudanar a Jihar Yoben Nijeriya, ya gano musababbin da ke jawo yawaitar ciwon ƙoda da ya daɗe yana addabar al’ummar jihar.
15 awanni baya

Sakamakon binciken ya ce ba komai ne ke haifar da annobar cutar ƙodar ba face gurbatar sinadarin dalma, ko ɓurɓushin ƙarafa da ke gurɓata ruwan da mutanen yankin ke sha.

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 10 ga Fabrairun 2026
Siyasar bambanta lokacin agogo tsakanin kasashen duniya
Ko wasannin gem na bidiyo za su iya taimaka wajen ceto duniyarmu?
Tahirin daular Andalusia
Ma'anar kuɗi da sauye-sauyen da ya samu a Tarihi
A wane shekaru mutane suke fara tsufa?
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027
Me sunanka ke cewa game da ƙaddararka?
Shin, kun san cewa Amurka tana da cibiyoyi da sansanonin soji birjik a yankin Gabas ta Tsakiya?
Illolin kafofin soshiyal midiya ga lafiyar kwakwalwarmu