A cikin taƙaitattun labaranmu na yau, za ku ji cewa wasu da ake zargin ‘yan kungiyar Lakurawa ne sun kai hari a Jihar Sokoto.
Masu garkuwa da mutane sun sace wasu mutum uku ‘yan ƙasar Indiya da ke aiki a wani kamfanin siminti a Mali.
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya gana da shugaban Majalisar Shura ta Hamas Muhammad Darwish.
Aƙalla mutane huɗu sun rasa rayukansu, yayin da 38 suka ɓata bayan wani jirgin ruwa ya nutse a hanyarsa ta zuwa tsibirin Bali a ƙasar Indonesiya.
.jpg?width=1080&format=webp&quality=80)
00:00
00:0000:00
Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 3 ga Yulin 2025
A cikin taƙaitattun labaranmu na yau, za ku ji cewa wasu da ake zargin ‘yan kungiyar Lakurawa ne sun kai hari a Jihar Sokoto, da ma labarai daga sauran sassan duniya.
Akwai Ƙari Don Sauraro