| Hausa
Labaranmu Na Yau, 23 ga Yulin 2026
00:00
00:0000:00
Afirka
Labaranmu Na Yau, 23 ga Yulin 2026
Hukumar NAPTIP a Nijeriya ta ceto mutane 156 da aka yi safararsu, ta maido da 300 daga Ghana da Cote d’Ivoire za a ji Jam'iyyar da ke mulki a Kamaru ta yi zama kan dogon hutun Shugaba Biya da ya jawo tambayoyi
  • Wasu ma’aikata sun mutu sakamakon rushewar wani ramin hako zinari na Birtaniya a Kenya

  • Iran ta yi alƙawarin mayar da martanin "gaba da gaba" yayin da Amurka ta yi barazanar kai hari kan muhimman wurare na ƙasar

  • Isra'ila ta kashe Falasɗinawa huɗu a hare-haren da ta kai a faɗin Gaza a wani a ci gaba da keta yarjejeniyar tsagaita wuta

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 22 ga Yulin 2026
Matsalar ta’ammali da miyagun kwayoyi tsakanin mata a Nijeriya
Ainihin dalilin da ya sa Amurka da Isra'ila ke yakar Iran
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
Siyasar bambanta lokacin agogo tsakanin kasashen duniya
Ko wasannin gem na bidiyo za su iya taimaka wajen ceto duniyarmu?
Tahirin daular Andalusia
Ma'anar kuɗi da sauye-sauyen da ya samu a Tarihi
A wane shekaru mutane suke fara tsufa?
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027