| Hausa
Labaranmu Na Yau, 26 ga Yunin 2026
00:00
00:0000:00
Afirka
Labaranmu Na Yau, 26 ga Yunin 2026
Mutane 9 sun mutu, an ceto 27 bayan rushewar wani gini a jihar Lagos ta Nijeriya za a ji fiye da mutane 1,400 sun tsere daga Arewacin Darfur na Sudan a cikin kwana daya yayin da fada ke kara muni
  • MDD da Amurka sun kara kaimi wajen kai agaji yayin da adadin mutanen da girgizar kasar Venezuela ta rutsa da su ke karuwa

  • Isra'ila ta kashe 'yan Lebanon 6 a wani sabon hari da ya saba yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cim ma

  • NATO za ta kaddamar da sabbin kwangilolin tsaro na biliyoyin daloli a taron kolin Ankara

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 25 ga Yunin 2026
Ainihin dalilin da ya sa Amurka da Isra'ila ke yakar Iran
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
Siyasar bambanta lokacin agogo tsakanin kasashen duniya
Ko wasannin gem na bidiyo za su iya taimaka wajen ceto duniyarmu?
Tahirin daular Andalusia
Ma'anar kuɗi da sauye-sauyen da ya samu a Tarihi
A wane shekaru mutane suke fara tsufa?
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027
Me sunanka ke cewa game da ƙaddararka?