An gano gawarwakin ‘yan sanda 8 a wurin da aka kai hari a Jihar Benue ta Nijeriya
Kisan ƙare-dangi ake yi a Gaza ba yaƙi ba, a cewar shugaban Turkiyya Erdogan a zauren MDD
An lalata wani masallaci a Sweden sakamakon wutar da ake zargin an cinna masa
.jpg?width=1080&format=webp&quality=80)
00:00
00:0000:00
Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 24 ga Satumban 2025
An zaɓi Nijar a kwamitin gudanarwa na hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya (IAEA) sannan za a ji cewa Shugaban DRC Tshisekedi ya yi shelar 'Kisan Kiyashi' da aka aikata a ƙasarsa a zauren MDD
Akwai Ƙari Don Sauraro