Hatsarin kwale-kwale ya kashe aƙalla mutum 60 a Nijeriya — Jami’ai
Shugaba Tiani ya naɗa matar Ibrahim Baré Mainassara a matsayin Jakadiyar Nijar a Amurka
'Yan sandan Kenya sun kama wasu da ake zargin ‘yan ƙungiyar asiri ne da ke da hannu a mutuwar mutum 34
Trump ya ce Isra'ila ta amince da sharuɗɗan tsagaita wuta na kwanaki 60 a Gaza
Turkiyya ta yi maraba da matakin Amurka na ɗage takunkumin da ta ƙaƙaba wa Syria
.jpg?width=1080&format=webp&quality=80)
00:00
00:0000:00
Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 4 ga watan Satumban 2025
Shugaba Tiani ya naɗa matar Ibrahim Baré Mainassara a matsayin Jakadiyar Nijar a Amurka sannan za a ji cewa 'yan sandan Kenya sun kama wasu da ake zargin ‘yan ƙungiyar asiri ne da ke da hannu a mutuwar mutum 34
Akwai Ƙari Don Sauraro