| Hausa
Labaranmu Na Yau, 23 ga Janairun 2026
00:00
00:0000:00
Afirka
Labaranmu Na Yau, 23 ga Janairun 2026
Tinubu ya amince da tura jakadu 4 da za su wakilci Nijeriya sannan za a ji cewa Amurka ta nuna damuwa kan sace mutane a Kaduna ta umarci gwamnatin Nijeriya ta ɗauki matakai masu ƙarfi
23 Janairu 2026
  • Trump ya ce 'tawagar manyan jiragen yaƙi na ruwa' na kan hanyarsu ta zuwa Iran

  • Amurka, Ukraine da Rasha za su yi tattaunawa a Hadaddiyar Daular Larabawa, in ji Fadar Kremlin

  • Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Fidan ya yaba wa Hukumar Zaman Lafiya ta Gaza a matsayin damar kafa tarihi a zaman lafiya mai ɗorewa

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 12 ga Maris na 2026
Ainihin dalilin da ya sa Amurka da Isra'ila ke yakar Iran
Abin da bincike ya gano yana jawo annobar cutar Koda a jihar Yobe
Siyasar bambanta lokacin agogo tsakanin kasashen duniya
Ko wasannin gem na bidiyo za su iya taimaka wajen ceto duniyarmu?
Tahirin daular Andalusia
Ma'anar kuɗi da sauye-sauyen da ya samu a Tarihi
A wane shekaru mutane suke fara tsufa?
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027
Me sunanka ke cewa game da ƙaddararka?