Sojojin Nijeriya sun kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP da gano wasu Larabawa masu horas da ‘yanta'adda
Iran ta kai manyan hare-haren makami mai linzami da jirage marasa matuƙa a Gabas ta Tsakiya
Gwamnatin Mali ta tabbatar da kashe sojoji 30 a wani harin ta'addanci a arewacin ƙasar
Kotun Sudan ta yanke wa Shugaban RSF Hemedti hukuncin kisa kan kashe tsohon gwamnan Darfur ta Yamma

00:00
00:0000:00
Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 13 ga Yulin 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe mai ɗaukar bidiyon ISWAP da gano wasu Larabawa masu horas da ‘yanta'adda sannan za ku ji cewa Iran ta kai manyan hare-haren makami mai linzami da jirage marasa matuƙa a Gabas ta Tsakiya.
Akwai Ƙari Don Sauraro