| Hausa
Hukumomin Aljeriya sun kori dubban 'yan Nijar daga ƙasar
00:58
Afirka
Hukumomin Aljeriya sun kori dubban 'yan Nijar daga ƙasar
Gidan talbijin na gwamnatin Nijar RTN ya ruwaito cewa gwamnatin Aljeriya ta kori dubban mutane, ciki har da mata da ƙananan yara tun daga farkon watan Afrilu.

Hukumomi sun nuna damuwa kan yadda gwamnatin Aljeriya ta kori dubban 'yan ƙasar Jamhuriyar Nijar da ma 'ya'yan wasu ƙasashen Afirka daga ƙasar, suna masu bayyana hakan a matsayin karya dokar ƙasashen duniya.

Gidan talbijin na gwamnatin Nijar RTN ya ruwaito cewa gwamnatin Aljeriya ta kori dubban mutane, ciki har da mata da ƙananan yara tun daga farkon watan Afrilu.

Hakan na faruwa ne a yayin da ake ci gaba da zaman doya da manja tsakanin Aljeriya da ƙasashen AES bayan Mali ta zargi Aljeriya da harbo wani jirginta maras matuƙi.

Ƙarin Bidiyoyi
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore