| Hausa
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Nijeriya ce ƙasa ta huɗu a Afirka da take da attajiran da arzikinsu ya kai dala miliyan ɗaya, amma kuma ta rasa kusan rabin masu arzikin ta cikin shekaru 10.

Rahoton Arzikin Afirka na 2025 na Henley & Partners da New World Wealth ya ce Nijeriya tana da masu irin wannan arziki har mutum 7,200.

Ƙarin Bidiyoyi
Adumulmula: Mawakin Nijar da ya shahara saboda kayan kidan gargajiya
Tasirin mawakan siyasa a yakin neman zabe a Nijeriya
Me ya sa gwamnatin Trump take ta sauya manufofin yaki da Iran?
Shin ya kamata Amurka ta fitar da bayanan binciken Shugaba Tinubu ko a'a?
Muhimman batutuwa game da ritayar Messi daga tawagar Argentina
Yadda cutar mashako take addabar Jihar Kano
Sabbin shirye-shiryen gwamnatin Tinubu na rage radadin cire tallafin mai
Walkiya ta haska Makka, an yi iska da tsawa da ruwan sama a Madina
EFCC za ta ba da 'tukuici' kan kwarmata bayanan dukiyar Nijreria ta sata da ke ketare
Gungun 'yan Haiti sun kashe fararen hula da suka fake a coci, a cewar MDD