| Hausa
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya
Afirka
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya
Al'ummar ƙasar Ghana suna ci gaba da gyaran kwatoci da magudanan ruwa bayan ambaliyar ruwan da aka yi a sassan ƙasar a watan jiya wadda ta yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 34 da asarar dukiyoyi, a cewar alƙaluman hukumomi.

Mazauna Accra, babban birnin Ghana da wasu sassan ƙasar sun duƙufa wajen gyara magudanan ruwa da kwashe bola domin kauce wa ambaliya a nan gaba

Ƙarin Bidiyoyi
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore