Kasashen Turkiyya da Qatar da Iran da Masar da kuma Saudiyya sun yi Allah-wadai da harin da kakkausar murya, kuma sun bayyana kisan ’yan jarida da ma’aikatan jinya da babban laifin yaki.

02:29

02:29
Ƙarin Bidiyoyi
Sharhi kan kisan gillar da Isra’ila ke yi wa ’yan jarida a Gaza
Kisan da Isra’ila ta yi wa ’yan jarida na ranar Litinin ya sa adadin ’yan jarida da ma’aikatan kamfanonin yada labarai da aka kashe ya kai 273, tun fara yaki a watan Oktoban shekarar 2023, kamar yadda Aljazeera ta bayyana.
Ƙarin Bidiyoyi