| Hausa
Zazzafar mahawarar da ta biyo bayan saka dokar ta-baci a jihar Rivers
Zazzafar mahawarar da ta biyo bayan saka dokar ta-baci a jihar Rivers
Jim kadan bayan daukar matakin ayyana dokar ta-baci da Shugaba Bola Tinubu ya yi a Jihar Rivers ne zazzafar muhawara ta kaure a Nijeriya tsakanin bangaren da ke goyon bayan matakin da kuma bangaren da ba ya goyon bayan hakan.
20 Maris 2025

Mun duba abin da masana shari’a da kuma masana siyasar kasar ke fadi kan wannan batu.

Ƙarin Bidiyoyi
Atiku Abubakar ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Abuja
Yadda a-daidaita-sahu na 'mata zalla' ke sauya sufuri a birnin Kano
'Yansandan Isra'ila sun far wa yahudawa masu zanga-zangar adawa da hukuncin kisa
Turkawa na murnar sake komawa gasar cin kofin duniya bayan shekara 24
Isra'ilawa sun yi gudun neman mafaka a Haifa
Makami mai linzami na Iran ya sauka a kusa da dakarun Amurka a yankin Gulf
Motoci da yawa sun kone a Isra'ila bayan Iran ta kai hari da bam mai 'ya'ya
TRT Afirka ta cika shekara 3
Nijeriya na fuskantar tsadar fetur duk da matatar Dangote na aiki da cikakken karfin ta
An yi gagarumar zanga-zanga a fadin duniya don adawa da yakin Amurka-Isra'ila a Gabas ta Tsakiya