| Hausa
Yaki ya sake dagulewa tsakanin Amurka da Iran
Yaki ya sake dagulewa tsakanin Amurka da Iran
Mun yi nazari kan sabon rincaɓewar yaƙin da kuma tasirinsa a kan tattalin arzikin duniya.

Rikici ya sake rinceɓewa tsakanin Amurka da Iran, inda Shugaban Amurka Donald Trump ya yi gargadin cewa hare-haren da ake kai wa Iran za su ci gaba da tsananta a cikin kwanaki masu zuwa, yana mai gargadin cewa idan har Tehran ta ki komawa kan teburin tattaunawa, Amurka za ta soma kai hari kan tashoshin wutar lantarki da gadoji na ƙasar a mako mai zuwa, kamar yadda ya bayyana a wata hira da gidan Talabijin na Fox News ta yi da shi.

Kalaman nasa na zuwa ne yayin da ita ma Iran ke zafafa kai hare-hare a cibiyoyin Amurka a Gabas ta Tsakiya.

Ƙarin Bidiyoyi
Ankara da Istanbul: Mene ne bambancinsu?
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya