8 awanni baya
Atiku ya ce ya kai ziyarar ne a madadin ADC don rungumar Kwankwaso a yunkurin da suke na kaiwa ga nasara a zabukan 2027.
Kwankwaso ya ce a shirye yake ya yi aiki da duka shugabannin Jam'iyyar ADC a dukkan matakai domin cika burinsu.


Atiku ya ce ya kai ziyarar ne a madadin ADC don rungumar Kwankwaso a yunkurin da suke na kaiwa ga nasara a zabukan 2027.
Kwankwaso ya ce a shirye yake ya yi aiki da duka shugabannin Jam'iyyar ADC a dukkan matakai domin cika burinsu.