| Hausa
Nazari kan neman da ake yi wa Jonathan ya yi wa PDP takarar shugaban kasa a 2027
03:07
Nazari kan neman da ake yi wa Jonathan ya yi wa PDP takarar shugaban kasa a 2027
Siyasar Nijeriya na ta ɗaukar sabbin salo. A yayin da wasu manyan ƙasar suka koma ADC da nufin yin taron dangin kayar da APC a 2027

Ita ma PDP ta yunƙuro, inda rahotanni suka tabbatar da cewa wasu jigoginta sun yi takakka zuwa ƙasar Gambia don lallashin tsohon Shugaban Ƙasar Goodluck Jonathan da nufin ya tsaya mata takara a zaɓe mai zuwa.

Ƙarin Bidiyoyi
Iran da Amurka na musayar hare-hare
Mutum 27 sun mutu sakamakon gaggarumar gobara a wata mashaya a Thailand
Abin da zuwan kasuwar hannun-jarin Nijeriya ta farko a duniya ke nufi
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya
An ceto dalibai da malamai da aka yi garkuwa da su a jihar Oyo
Haɗarin ba da hayar mahaifa da sayar da kwan haihuwa ga mata a Nijeriya
Taron Kolin NATO: Batun Iran,Greenland da Trump da Shugabannin Turai
Yadda ake gudanar da Taron NATO a Ankara
Abin da taron kolin NATO na Ankara ya kunsa