| Hausa
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
Afirka
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
An kammala gasar kokawar gargajiya da aka kwashe kwanaki uku ana gudanarwa a jihar Tahoua ta Jamhuriyar Nijar a ranar Lahadi 12 ga Yuli.

Bello Illa na Tahoua ne ya ci gasar bayan ya kayar da Maty Souley na Maradi. Taron ya samu halarci ɗaruruwan jama'a ciki har da jami'an gwamnati har da Ministan Matasan, Wasanni da Al'ada, Sidi Mohamed Almahmoud.

Ƙarin Bidiyoyi
Makudan kudin fansa da masu garkuwa da mutane ke samu a Nijeriya
Jama'a sun yi dashen shinkafa don nuna rashin amincewa kan jinkirin aikin hanya
Gargadin shugabannin Afirka kan cin abubuwan da za su iya yin illa ga lafiya
Ko kun san cewa talauci yana rage kaifin basira?
Me ya sa manyan maza suke kuka saboda kwallon kafa?
Me harin Saudiyya da Amurka a Iraki ke nufi?
Me ya sa daukar cikin 'yan mata masu shekaru 15-19 ya zama abin damuwa a Ghana?
Kasar da ake cin tarar wadanda ba su fita kada kuri'a ba
Kasashen Afirka 10 da suka fi yawan mutanen da suka mallaki dala miliyan daya
Matasa kada ku bari a yi amfani da ku a cuci kasarku, in ji Ibrahim Traore