| Hausa
Dalilan gwamnatin Nijeriya na dakatar da kafa sababbin manyan makarantu a ƙasar
02:27
Dalilan gwamnatin Nijeriya na dakatar da kafa sababbin manyan makarantu a ƙasar
Gwamnatin Nijeriya ta sanar da dakatar da kafa sabbin jami’o’i da manyan kwalejojin kimiyya da fasaha da na ilimi na tarayya a duk faɗin ƙasar.

Ministan Ilimi na ƙasar Dakta Olatunji Alausa ya yi bayani kan dalilan gwamnatin na ɗaukar wannan mataki.

Ko ya masana suke kallon matakin? Batun da muka yi duba a kansa ke nan.

Ƙarin Bidiyoyi
Iran da Amurka na musayar hare-hare
Mutum 27 sun mutu sakamakon gaggarumar gobara a wata mashaya a Thailand
Abin da zuwan kasuwar hannun-jarin Nijeriya ta farko a duniya ke nufi
An kammala gasar kokawa a Jamhuriyar Nijar
Yadda ake ci gaba da gyara magudanun ruwa a Ghana don kauce wa sake ambaliya
An ceto dalibai da malamai da aka yi garkuwa da su a jihar Oyo
Haɗarin ba da hayar mahaifa da sayar da kwan haihuwa ga mata a Nijeriya
Taron Kolin NATO: Batun Iran,Greenland da Trump da Shugabannin Turai
Yadda ake gudanar da Taron NATO a Ankara
Abin da taron kolin NATO na Ankara ya kunsa