| Hausa
Isra'ilawa sun yi gudun neman mafaka a Haifa
00:44
Isra'ilawa sun yi gudun neman mafaka a Haifa
Isra’ilawa sun ruga zuwa cikin hanyar jirgin ƙasa ta ƙarƙashin ƙasa a garin Haifa don samun mafaka bayan da jiniyar gargaɗin saukar harin makamai masu linzamin Iran ta karaɗe birnin.
1 Afrilu 2026

Rundunar sojin Isra’ila a ranar 31 ga watan Maris ta ce Iran ta ƙaddamar da jerin hare-haren makamai masu linzami a kan Isra’ila.

Ƙarin Bidiyoyi
Atiku Abubakar ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Abuja
Yadda a-daidaita-sahu na 'mata zalla' ke sauya sufuri a birnin Kano
'Yansandan Isra'ila sun far wa yahudawa masu zanga-zangar adawa da hukuncin kisa
Turkawa na murnar sake komawa gasar cin kofin duniya bayan shekara 24
Makami mai linzami na Iran ya sauka a kusa da dakarun Amurka a yankin Gulf
Motoci da yawa sun kone a Isra'ila bayan Iran ta kai hari da bam mai 'ya'ya
TRT Afirka ta cika shekara 3
Nijeriya na fuskantar tsadar fetur duk da matatar Dangote na aiki da cikakken karfin ta
An yi gagarumar zanga-zanga a fadin duniya don adawa da yakin Amurka-Isra'ila a Gabas ta Tsakiya
Yadda dubban mutane suka taru yayin da Kwankwaso ya yi rejistar shiga jam'iyyar ADC