| Hausa
''An rusa gaba daya sansanonin Amurka a yankin''
00:34
''An rusa gaba daya sansanonin Amurka a yankin''
“An kawar da gaba ɗaya sansanonin Amurka a yankin.”

A wani jawabi ta gidan talabijin a ranar 25 ga watan Maris, mai magana da yawun Rundunar Sojin Iran Ebrahim Zolfaghari ya yi iƙirarin cewa kwamandojin Amurka da sojoji sun samu mafaka bayan an "kawar" da sansanoninsu.


Ƙarin Bidiyoyi
Gajiya, muzgunawa da cinzali a wurin aiki na jawo mutuwar mutum 840,000 a duniya
Dalilan Ghana na kin amincewa da yarjejeniyar Amurka ta kiwon lafiya
Hare-haren Nijeriya: Gwamnan Adamawa ya yi alkawarin ba da kariya bayan kashe mutane
'Ina jin kunyar kasancewata Bayahude a nan yau'
Arzikin Dangote ta karu da dala biliyan 3.7 a 2026
Jiragen kasa biyu sun yi karo a Imdonesia, akalla mutum 14 sun mutu
Mutane a Yammacin Afirka na takaicin harin da 'yanta'adda suka kai a Mali
Wani harin Hezbollah ya kashe sojan Isra'ila a kudancin Lebanon
'Jam'iyyar ADC ba ta ba mu tsoro' - Ministan watsa labaran Nijeriya
Yadda 'yanta'adda suka kashe ministan tsaron Mali Camara