A wani jawabi ta gidan talabijin a ranar 25 ga watan Maris, mai magana da yawun Rundunar Sojin Iran Ebrahim Zolfaghari ya yi iƙirarin cewa kwamandojin Amurka da sojoji sun samu mafaka bayan an "kawar" da sansanoninsu.

00:34

00:34
Ƙarin Bidiyoyi
''An rusa gaba daya sansanonin Amurka a yankin''
“An kawar da gaba ɗaya sansanonin Amurka a yankin.”
Ƙarin Bidiyoyi