17 Maris 2025
A tattaunawar da ya yi da TRT World a Ankara bayan an karrama shi da lambar yabo ta girmamawa a bikin da aka yi wa laƙabi da 8th International Goodness Awards, limamin ya ce za su kare Masallacin Ƙudus ta kowace hanya


A tattaunawar da ya yi da TRT World a Ankara bayan an karrama shi da lambar yabo ta girmamawa a bikin da aka yi wa laƙabi da 8th International Goodness Awards, limamin ya ce za su kare Masallacin Ƙudus ta kowace hanya