Tinubu ya roƙi malaman addini su daina tsine wa Nijeriya

Tinubu ya roƙi malaman addini su daina tsine wa Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya roƙi malaman addini su daina tsine wa ƙasarsu a huɗubobinsu, yana mai cewa maimakon hakan ya kamata su jira lokacin zaɓe su ƙi kaɗa ƙuri'a ga shugabannin da ba su gamsu da ayyukansu ba