| Hausa
Alkaluman talauci da zamantakewar iyali a Nijeriya
05:14
Duniya
Alkaluman talauci da zamantakewar iyali a Nijeriya
Shin kun san matan yankin da aka fi yi wa kishiya a Nijeriya? Sannan matan wanne yanki ne a Nijeriya suka fi cin zarafin mazajensu? Haka kuma matan wanne yanki ne suka fi mallakar filaye da gidaje a kasar? Wadannan na daga cikin batutuwan da suke ƙunshe a cikin binciken da wata cibiya mai bincike kan al’amuran da suka shafi hada-hadar kudade da rayuwar jama’a a Nijeriya ta fitar kan talauci da sha’anin zamantakewar iyali a kasar. A wannan bidiyon, Halima Umar Saleh ta fayyace mana alkaluman na cibiyar Statisense da ke Legas.
6 Disamba 2023
Ƙarin Bidiyoyi
Kasarmu Nijar ita ce sama da komai: Janar Tiani
Kantin Kwari: Kasuwar tufafi mafi girma a Yammacin Afirka
Boko Haram: Halin da ‘yan gudun hijirar Nijeriya suke ciki a ƙasar Chadi
Lugude: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan arewacin Nijeriya
Zan iya auren mace irin Samira ta shirin Garwashi
Ba na so na samu matsala a Kannywood har lokacin da zan yi aure - Ma'u ta Fim ɗin Garwashi
Ni ‘yar Nijar ce amma ina alfahari da Nijeriya – Fati Nijar
Daɗaɗɗiyar kasuwar kwaɗi a Arewacin Nijeriya
Hanyar Abuja-Kaduna: Lalacewar hanya mafi muhimmanci a arewacin Nijeriya
Gidauniyar da ke cire mata daga kangin rayuwa a Nijeriya