RA'AYI
Yadda 'nadamar zalunci' ke janyo rushewar lafiyar ƙwaƙwalwa a rundunar sojin Isra’ila
Kokarin kashe kai na kara yawa kuma dubunnai na neman taimakon kula da kwakwalwa, masana halayyar dan adam sun ce rundunar sojin Isra’ila na rushewa saboda tuna kisan kiyashin Gaza, kuma wannan alhaki zai yi tasiri a al’ummar Isra’ila tsawon shekaru.





