| Hausa
Hira ta musamman da Rahama Sadau
09:09
Duniya
Hira ta musamman da Rahama Sadau
Rahama Sadau, fitacciyar tauraruwar fina-finan Nijeriya ta ce ba da gangan take yawan jawo ce-ce-ku-ce ba.A hira ta musamman da TRT Afrika Hausa, Rahama ta yi mana bayani kan abin da ya kawo ta Istanbul da rawar da take takawa a fina-finan Kannywood, Nollywood, Bollywood da kuma Hollywood.Kazalika ta yi mana karin haske kan batun aurenta, da dangantakarta da matan Kannywood da tasirin da Ali Nuhu ya yi a rayuwarta.Rahama Sadau ta yi tsokaci kan abin da ya sa take kaunar tauraruwar Bollywood Priyanka Chopra da kuma yadda take gudanar da mu’amala a cikin gidansu da kuma Idan  ta fito waje.
12 Satumba 2023
Ƙarin Bidiyoyi
Kasarmu Nijar ita ce sama da komai: Janar Tiani
Kantin Kwari: Kasuwar tufafi mafi girma a Yammacin Afirka
Boko Haram: Halin da ‘yan gudun hijirar Nijeriya suke ciki a ƙasar Chadi
Lugude: Mutumin da ke wallafa tsofaffin hotunan arewacin Nijeriya
Zan iya auren mace irin Samira ta shirin Garwashi
Ba na so na samu matsala a Kannywood har lokacin da zan yi aure - Ma'u ta Fim ɗin Garwashi
Ni ‘yar Nijar ce amma ina alfahari da Nijeriya – Fati Nijar
Daɗaɗɗiyar kasuwar kwaɗi a Arewacin Nijeriya
Hanyar Abuja-Kaduna: Lalacewar hanya mafi muhimmanci a arewacin Nijeriya
Gidauniyar da ke cire mata daga kangin rayuwa a Nijeriya