Afirka
Zanga-zanga: Yadda ta kaya a ganawar Tinubu da gwamnoni da malaman addini da sarakuna na Nijeriya
An shafe kusan mako uku ana ta kiraye-kiraye musamman a kafafen sada zumunta kan wata zanga-zanga da mafi yawa matasa ne suka goyon bayan a yi ta, “don nuna ɓacin rai a kan tsadar rayuwa da ake fama da ita a ƙasar.”Afirka
Masu shirin zanga-zanga na son haɗa husuma ne tsakanin gwamnati da talakawa – DSS
A sanarwar da ta wallafa a shafinta na X a yau Ahamis, DSS ta ce duk da cewa ta san cewa ‘yan ƙasa na da damar yin zanga-zanga, amma ta bankaɗo shirin da wasu ke yi na amfani da damar don “tayar da mummunan rikici a ƙasar”.Kasuwanci
Matatar Dangote ta ƙaryata zargin rashin ingancin sinadarin da take amfani da shi don samar da fetur
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa sanadarIn da matatar mansa yake amfani suna da inganci, hakan ya biyo binciken da kwamitin majalisar wakilai ya soma kan zargin rashin ingancin kayayyakin da kamfanin yake amfani da su wajen samar mai a Nijeriya.
Shahararru
Mashahuran makaloli