| hausa
NIJERIYA
1 minti karatu
Mutum biyar sun rasu sakamakon fashewar wani abu a Kano
Wani abu da ake zargin bam ne ya fashe a wani kamfanin 'yan gwangwan da ke Kano, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum biyar da jikkata da dama.
Mutum biyar sun rasu sakamakon fashewar wani abu a Kano
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Ibrahim Adamu Bakori
21 Yuni 2025

An samu fashewar wani abu a wani kamfanin ‘yan gwangwan a hanyar Mariri da ke babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri.

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutum biyar sakamakon fashewar inda mutum mutane da dama ke jinya a asibiti.

Gidan talabijin na Nijeriya ya ruwaito ‘yan sandan suna cewa lamarin ya faru a lokacin da wasu leburori ke sauke kayan gwangwan daga wata babbar mota da aka kawo daga Damaturu da ke Jihar Yobe.

Haka kuma tuni kwamishinan ‘yan sandan jihar Ibrahim Adamu Bakori wanda ya kai ziyara wurin ya bayar da umarni ga jami’an ‘yan sanda da suka ƙware wurin kwance bama-bamai su rufe wurin da lamarin ya faru domin guje wa ƙarin fashewar wani abu.

Rumbun Labarai
Za mu bai wa kowane jami'in soja da ke bakin aikinsa kariya  - Ministan Tsaron Nijeriya
An kama hodar ibilis mai nauyin kilogiram 1,000 a Nijeriya
‘Yan wasan Super Eagles sun ƙaurace wa atisaye kan rashin biyansu alawus
Jiragen yaƙin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP da ɓarayin daji a Borno da wasu jihohin Arewa
Babu abin da za mu rasa idan Nijeriya ta daina hulɗa da Amurka – Sheikh Gumi
Damuwa kan kutsawar 'yan bindiga Jihar Kano
Rundunar sojin Nijeriya ta ce ta kuɓutar da mutum 86 da Boko Haram ta yi garkuwa da su
INEC ta ayyana Charles Soludo na APGA a matsayin wanda ya lashe zaɓen Gwamnan Anambra
Gwamnatin Nijeriya ta amince a ci bashin dala 396 domin inganta kiwon lafiya da ayyukan jinƙai
An gabatar da kudiri a Majalisar Dokokin Amurka don saka wa Ƙungiyoyin Miyetti Allah takunkumi
‘Kisan kiyashi ga Kiristoci: Me ya sa kurarin Trump a Nijeriya yake kan kuskure da rashin dacewa?
Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince a ɗaure malaman makaranta shekara 14 kan cin zarafin ɗalibai
An kashe 'yan ta'adda fiye da 592 a Borno tun daga Maris din 2025 - Ministan Yada Labaran Nijeriya
ECOWAS ta yi tir da ikirarin ‘ƙarya mai hatsari’ na Amurka cewa Nijeriya ta bari ana kashe Kiristoci
Hukumar DSS a Nijeriya ta kori ma'aikatanta fiye da 100
Amurka na da ajanda a Nijeriya tana fakewa da kisan Kiristoci - Sheik Bala Lau
China na adawa da Trump kan amfani da 'addini da ‘yancin ɗan'adam' domin tsoma baki a Nijeriya
Naira da hannayen-jari Nijeriya sun faɗi sakamakon barazanar da Trump ya yi ta kai hari ƙasar
Jami'an tsaron Nijeriya sun hallaka 'yan bindiga 19 a Jihar Kano
Yadda barazanar da Trump ya yi kan aika sojoji Nijeriya ta tayar da ƙura