| hausa
Labaranmu Na Yau,13 ga Janairun 2025
03:20
03:20
Labaranmu Na Yau,13 ga Janairun 2025
Rundunar Sojin Saman Nijeriya ta soma bincike kan 'kisan da wani jirginta' ya yi wa 'yan bijilanti da fararen-hula a jihar Zamfara sannan Sojojin Sudan sun sake kwace wani gari a jihar Al Jazirah
13 Janairu 2025



Rundunar sojin Sudan ta sanar da cewa ta kwato garin Tambul, wanda ya zama yanki na biyu da aka kwato a gabashin jihar Al Jazirah cikin sa'o'i 48.

A cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar a yammacin ranar Lahadi, ta ce, inda ta bayyana nasarar bisa ga goyon bayan dakarun hadin gwiwa da kuma turjiya ta jama'a.

A yayin da take nuni kan dakarun RSF, rundunar ta ce kwace garin daga hannun mayakan ‘yan tawayen bayan ta yi hasarar wasu dakarunta da kayan aiki.’’

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 23 ga Oktoban 2025
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027
Me sunanka ke cewa game da ƙaddararka?
Shin, kun san cewa Amurka tana da cibiyoyi da sansanonin soji birjik a yankin Gabas ta Tsakiya?
Illolin kafofin soshiyal midiya ga lafiyar kwakwalwarmu
Sauyin yanayi, yawan amfani da mutane
Mahaifar Gahwa: Al’adar Gahwan Habasha
Masana’antun Fasaha
A Sai Da Rai A Nemo Suna- Wasan zamiya kan dusar kankara a Erciyes
A Sai Da Rai A Nemo Suna - Wasan dirowa da lema daga sararin sama a Fethiye