23 Disamba 2025
Sadik Ibrahim ya ce ya koyi shaye-shaye ne sakamakon miyagun abokai, sannan matsalar ta sa ya rasa jarinsa, sannan ta janyo masa kora daga makaranta, sai dai ya ce a yanzu rayuwarsa ta sake inganta.


Sadik Ibrahim ya ce ya koyi shaye-shaye ne sakamakon miyagun abokai, sannan matsalar ta sa ya rasa jarinsa, sannan ta janyo masa kora daga makaranta, sai dai ya ce a yanzu rayuwarsa ta sake inganta.

00:00
00:00