| Hausa
Sabbin matakan da Tinubu zai dauka kan tsaro a Nijeriya
02:48
Sabbin matakan da Tinubu zai dauka kan tsaro a Nijeriya
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci kan tsaro a fadin Nijeriya yayin da kasar take ci gaba da fuskantar hare-hare daga bangarori daban-daban na kasar musamman a yankin arewacin kasar.
7 awanni baya

Shugaba Tinubu ya kuma umarci a dauki karin ’yan sanda da sauran jami’an tsaro da yawa. Sannan ya yi alkawarin nuna goyon baya ga jihohi da suka kafa rundunonin tsaron al’umma inda ya bukaci majalisar dokokin kasar ta gyara dokoki da za su bayar da damar kafa ’yan sandan jihohi.

Ƙarin Bidiyoyi
'Mun janye 'yan sanda 11,566 daga gadin manyan mutane a Nijeriya'
Mutane da dama sun mutu yayin da guguwar Ditwah ta afka wa Sri Lanka
Tarihin rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi
An harbi jami'an tsaro biyu a kusa da fadar White House
Annobar satar mutane a Nijeriya ta zama gagarumar matsalar tsaro
Halin da muke ciki na rashin tsaro a iyakokin Kano - dan majalisa
Sojojin Vietnam sun kai kayan agaji yankunan da aka yi ambaliya
Mutum miliyan 35 za su yi fama da yunwa a 2026 – Hukumar Abinci ta MDD
Harin makarantar St. Mary a jihar Neja: Iyaye na neman 'ya'yansu ido rufe
'Ya kamata a saka dokokin wa'azi don malamai su daina cin mutumcin juna'