| Hausa
Harin makarantar St. Mary a jihar Neja: Iyaye na neman 'ya'yansu ido rufe
01:33
Harin makarantar St. Mary a jihar Neja: Iyaye na neman 'ya'yansu ido rufe
Har yanzu iyaye na ci gaba da neman ‘ya'yansu ido rufe bayan shafe kwanaki da sace ɗalibai da malaman makarantar St Mary’s Catholic da ‘yan bindiga suka yi a Jihar Neja. Kofofin makarantar sun kasance a rufe yayin da al’ummar yankin ke alhinin harin.
26 Nuwamba 2025
Ƙarin Bidiyoyi
'Mun janye 'yan sanda 11,566 daga gadin manyan mutane a Nijeriya'
Mutane da dama sun mutu yayin da guguwar Ditwah ta afka wa Sri Lanka
Sabbin matakan da Tinubu zai dauka kan tsaro a Nijeriya
Tarihin rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi
An harbi jami'an tsaro biyu a kusa da fadar White House
Annobar satar mutane a Nijeriya ta zama gagarumar matsalar tsaro
Halin da muke ciki na rashin tsaro a iyakokin Kano - dan majalisa
Sojojin Vietnam sun kai kayan agaji yankunan da aka yi ambaliya
Mutum miliyan 35 za su yi fama da yunwa a 2026 – Hukumar Abinci ta MDD
'Ya kamata a saka dokokin wa'azi don malamai su daina cin mutumcin juna'