| Hausa
Dalilan da suka sa jam'iyya mai mulki ta fadi zabe a Ghana
Siyasa
Dalilan da suka sa jam'iyya mai mulki ta fadi zabe a Ghana
Masu sharhi sun soma tsokaci kan dalilan da suka sanya jam’iyya mai mulki ta New Patriotic Party (NPP) ta Ghana ta sha kaye a zaɓe shugaban kasa, kamar yadda za ku ji ƙarin bayani a wannan bidiyo.
10 Disamba 2024

Magoya bayan jam’iyyar hamayya ta National Democratic Congress (NDC) a ƙasar Ghana na ci gaba da murna sakamakon nasarar da ɗan takararsu na shugaban ƙasa kuma tsohon shugaban ƙasar Ghana, John Dramani Mahama ya samu a zaɓen da aka gudanar a ƙarshen mako.

Masu sharhi sun soma tsokaci kan dalilan da suka sanya jam’iyya mai mulki ta New Patriotic Party (NPP) ta sha kaye a zaɓen, kamar yadda za ku ji ƙarin bayani a wannan bidiyo.

Ƙarin Bidiyoyi
Atiku Abubakar ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Abuja
Yadda a-daidaita-sahu na 'mata zalla' ke sauya sufuri a birnin Kano
'Yansandan Isra'ila sun far wa yahudawa masu zanga-zangar adawa da hukuncin kisa
Turkawa na murnar sake komawa gasar cin kofin duniya bayan shekara 24
Isra'ilawa sun yi gudun neman mafaka a Haifa
Makami mai linzami na Iran ya sauka a kusa da dakarun Amurka a yankin Gulf
Motoci da yawa sun kone a Isra'ila bayan Iran ta kai hari da bam mai 'ya'ya
TRT Afirka ta cika shekara 3
Nijeriya na fuskantar tsadar fetur duk da matatar Dangote na aiki da cikakken karfin ta
An yi gagarumar zanga-zanga a fadin duniya don adawa da yakin Amurka-Isra'ila a Gabas ta Tsakiya