| Hausa
Dalilan da suka sa jam'iyya mai mulki ta fadi zabe a Ghana
Siyasa
Dalilan da suka sa jam'iyya mai mulki ta fadi zabe a Ghana
Masu sharhi sun soma tsokaci kan dalilan da suka sanya jam’iyya mai mulki ta New Patriotic Party (NPP) ta Ghana ta sha kaye a zaɓe shugaban kasa, kamar yadda za ku ji ƙarin bayani a wannan bidiyo.
10 Disamba 2024

Magoya bayan jam’iyyar hamayya ta National Democratic Congress (NDC) a ƙasar Ghana na ci gaba da murna sakamakon nasarar da ɗan takararsu na shugaban ƙasa kuma tsohon shugaban ƙasar Ghana, John Dramani Mahama ya samu a zaɓen da aka gudanar a ƙarshen mako.

Masu sharhi sun soma tsokaci kan dalilan da suka sanya jam’iyya mai mulki ta New Patriotic Party (NPP) ta sha kaye a zaɓen, kamar yadda za ku ji ƙarin bayani a wannan bidiyo.

Ƙarin Bidiyoyi
Aljeriya ta yi dokar da ta ayyana mulkin mallakar da Faransa ta yi a matsayin laifi
Ziyarar ta'aziyyar ministan tsaron Turkiyya ga jami'an Libya
Ma'aikatan ceto na Turkiyya na bincike a wurin da jirgi ya fadi
Moses Simon da Akor Adams sun ce za su kara himma a wasan AFCON
An ƙaddamar da dakarun tsaro na jihar Kano
Shirin wasan Super Eagles da Taifa Stars ta Tanzania
'Yahudawa 'yankama-wuri zauna sun mamaye harabar Masallacin Kudus
Matashin da ya bar shaye-shaye sannan ya dukufa wajen yaki da dabi'ar
Jama'a sun kwashi dankalin Turawa yayin zanga-zangar manoma
Gurguwa Injiniya ta kafa tarihin zuwa sararin samaniya