| Hausa
Annobar satar mutane a Nijeriya ta zama gagarumar matsalar tsaro
04:26
Annobar satar mutane a Nijeriya ta zama gagarumar matsalar tsaro
Nijeriya na fuskantar annobar satar mutane a baya bayan nan, lamarin da ya sa matsalar tsaro ke ƙaruwa.
27 Nuwamba 2025

Mun yi nazari kan sace-sacen mutanen da aka yi a cikin mako biyu a sassan kasar, wanda 'yan bindiga ke aiwatarwa ba don wata aƙida ba, sai don samun kuɗaɗen fansa, da kuma ƙwararan matakai biyu da ƙwararru suka ce ƙasar na buƙatar ɗauka don daƙile ayyukan maharan.


Ƙarin Bidiyoyi
'Mun janye 'yan sanda 11,566 daga gadin manyan mutane a Nijeriya'
Mutane da dama sun mutu yayin da guguwar Ditwah ta afka wa Sri Lanka
Sabbin matakan da Tinubu zai dauka kan tsaro a Nijeriya
Tarihin rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi
An harbi jami'an tsaro biyu a kusa da fadar White House
Halin da muke ciki na rashin tsaro a iyakokin Kano - dan majalisa
Sojojin Vietnam sun kai kayan agaji yankunan da aka yi ambaliya
Mutum miliyan 35 za su yi fama da yunwa a 2026 – Hukumar Abinci ta MDD
Harin makarantar St. Mary a jihar Neja: Iyaye na neman 'ya'yansu ido rufe
'Ya kamata a saka dokokin wa'azi don malamai su daina cin mutumcin juna'