| hausa
Labaranmu Na Yau, 18 ga Satumban 2025
04:28
04:28
Afirka
Labaranmu Na Yau, 18 ga Satumban 2025
Gwamnatin Nijeriya ta sake wajabta koyar da Tarihi a makarantun firamare da sakanɗare sannan za a ji cewa Ghana za ta karɓi ƙarin mutane 40 da aka kora daga Amurka, in ji ministan harkokin wajen kasar
18 Satumba 2025
  • Gwamna Faruba ya dawo aiki kwana ɗaya bayan shugaba Tinubu ya dage dokar ta-baci ta wata 6 a Jihar Ribas a Nijeriya

  • •Isra'ila ta kashe karin Falasdinawa 100 a Gaza yayin da MDD ta ce an tilasta mata haihuwa a kan tituna

  • •TEKNOFEST: An shiga rana ta 2 a bikin baje-kolin fasahar jiragen sama da ƙere-ƙere na Turkiyya a Istanbul

Akwai Ƙari Don Sauraro
Labaranmu Na Yau, 19 ga Satumban 2025
Abin da ya sa jam'iyyar PDP ta mika wa kudancin Nijeriya takarar shugaban kasa a zaben 2027
Me sunanka ke cewa game da ƙaddararka?
Shin, kun san cewa Amurka tana da cibiyoyi da sansanonin soji birjik a yankin Gabas ta Tsakiya?
Illolin kafofin soshiyal midiya ga lafiyar kwakwalwarmu
Sauyin yanayi, yawan amfani da mutane
Mahaifar Gahwa: Al’adar Gahwan Habasha
Masana’antun Fasaha
A Sai Da Rai A Nemo Suna- Wasan zamiya kan dusar kankara a Erciyes
A Sai Da Rai A Nemo Suna - Wasan dirowa da lema daga sararin sama a Fethiye