|
hausa
|
hausa
AFIRKA
SIYASA
TURKIYYA
NIJERIYA
PODCAST
WASANNI
KARIN HASKE
Dogwayen Maƙaloli
Jami’ar ABU da ke Nijeriya ta yi bikin yaye daliban likitanci na Somalia masu sanin makamar aiki
Hadin kan ya zama wani mataki mai matukar muhimmanci a fannin karfafa hadin gwiwa a fannin ilimi tsakanin Nijeriya da Somalia.
Al'ummar Ghana sun ƙaddamar da kamfe na neman soke Bikin Fina-Finan Isra'ila a Accra
Sun buƙaci hukumar gidan kallo na Silverbird da duk masu ɗaukar nauyin shirin da su janye, suna masu gargaɗin cewa rashin yin hakan zai haifar da ƙaurace wa bikin.
Yayin da ake yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina: 'Yan ta'adda sun sace mutum 55 a Zamfara
Wasu masana na ganin idan ana so a magance matsalar tsaro a arewa maso yammacin Nijeriya, ya kamata gwamnatoci su yi sulhu da ‘yan bindiga a yankin, yayin da wasu ke ganin sulhu ba zai kawo ƙarshen matsalar ba.
Gwamnatin Nijar ta ce an kama tsohon minista Ibrahim Yacouba kan zargin kashe mutane domin tsafi
Antoni Janar na Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Yamai ya ce komai ya fara ne daga binciken ’yan sanda wanda aka fara a ranar 29 ga Yulin 2025, kan wani yunƙurin kisa a wata unguwa da ke wajen birnin Yamai, wanda ya kai ga kama wanda ake zargi da aikata laifin.
Mutum 19 ‘yan ɗaukar amarya sun rasu bayan motarsu ta faɗa cikin kogi a Zamfara
Motar ta faɗa cikin a kogin ne a lokacin da take yunƙurin tsallake wata gada da ta karye wadda ke tsakanin ƙauyen Gwalli da garin Gummi a Jihar Zamfara.
An kashe sojojin Nijar 14 a wani harin kwanton-ɓauna a Tillaberi
Ko a kwanakin baya sai da sojojin Nijar 10 suka rasu yayin arangama da 'yan ta'adda a kusa da Burkina Faso.
Ɓoyayyun Illolin Sauyin Yanayi: Cututtukan Kala azar da Tsargiya
Illar sauyin yanayi da rashin kyakkyawan tsarin kula da lafiya, da sakaci na haduwa wajen janyo asarar rayuka.
Garkuwa da ma’aikatan agaji ta ruɓanya a shekarar 2025 inda tashin hankali ke ƙaruwa a Sudan ta Kudu
Charles Mgbolu
Hanyoyin ruwa masu hatsari: Dalilan da ke sa Nijeriya fuskantar hatsatsin jiragen ruwa a-kai-a-kai
Daga
Mazhun Idris
Madogarar bincike kan abincin da aka sauya wa halitta (GMO), da dalilan karɓuwarsa a Nijeriya
Dalilan da suka sanya Kamaru ba za ta manta da yaƙin da Faransa ta ƙi ambata ba
Ɓoyayyun Illolin Sauyin Yanayi: Cututtukan Kala azar da Tsargiya
Illar sauyin yanayi da rashin kyakkyawan tsarin kula da lafiya, da sakaci na haduwa wajen janyo asarar rayuka.
Garkuwa da ma’aikatan agaji ta ruɓanya a shekarar 2025 inda tashin hankali ke ƙaruwa a Sudan ta Kudu
Charles Mgbolu
Hanyoyin ruwa masu hatsari: Dalilan da ke sa Nijeriya fuskantar hatsatsin jiragen ruwa a-kai-a-kai
Daga
Mazhun Idris
Madogarar bincike kan abincin da aka sauya wa halitta (GMO), da dalilan karɓuwarsa a Nijeriya
Dalilan da suka sanya Kamaru ba za ta manta da yaƙin da Faransa ta ƙi ambata ba
Jami’ar ABU da ke Nijeriya ta yi bikin yaye daliban likitanci na Somalia masu sanin makamar aiki
Hadin kan ya zama wani mataki mai matukar muhimmanci a fannin karfafa hadin gwiwa a fannin ilimi tsakanin Nijeriya da Somalia.
Al'ummar Ghana sun ƙaddamar da kamfe na neman soke Bikin Fina-Finan Isra'ila a Accra
Sun buƙaci hukumar gidan kallo na Silverbird da duk masu ɗaukar nauyin shirin da su janye, suna masu gargaɗin cewa rashin yin hakan zai haifar da ƙaurace wa bikin.
Yayin da ake yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina: 'Yan ta'adda sun sace mutum 55 a Zamfara
Wasu masana na ganin idan ana so a magance matsalar tsaro a arewa maso yammacin Nijeriya, ya kamata gwamnatoci su yi sulhu da ‘yan bindiga a yankin, yayin da wasu ke ganin sulhu ba zai kawo ƙarshen matsalar ba.
Dogwayen Maƙaloli
Ɓoyayyun Illolin Sauyin Yanayi: Cututtukan Kala azar da Tsargiya
Illar sauyin yanayi da rashin kyakkyawan tsarin kula da lafiya, da sakaci na haduwa wajen janyo asarar rayuka.
Garkuwa da ma’aikatan agaji ta ruɓanya a shekarar 2025 inda tashin hankali ke ƙaruwa a Sudan ta Kudu
Charles Mgbolu
Hanyoyin ruwa masu hatsari: Dalilan da ke sa Nijeriya fuskantar hatsatsin jiragen ruwa a-kai-a-kai
Daga
Mazhun Idris
Madogarar bincike kan abincin da aka sauya wa halitta (GMO), da dalilan karɓuwarsa a Nijeriya
Dalilan da suka sanya Kamaru ba za ta manta da yaƙin da Faransa ta ƙi ambata ba
Ɓoyayyun Illolin Sauyin Yanayi: Cututtukan Kala azar da Tsargiya
Illar sauyin yanayi da rashin kyakkyawan tsarin kula da lafiya, da sakaci na haduwa wajen janyo asarar rayuka.
Garkuwa da ma’aikatan agaji ta ruɓanya a shekarar 2025 inda tashin hankali ke ƙaruwa a Sudan ta Kudu
Charles Mgbolu
Hanyoyin ruwa masu hatsari: Dalilan da ke sa Nijeriya fuskantar hatsatsin jiragen ruwa a-kai-a-kai
Daga
Mazhun Idris
Madogarar bincike kan abincin da aka sauya wa halitta (GMO), da dalilan karɓuwarsa a Nijeriya
Dalilan da suka sanya Kamaru ba za ta manta da yaƙin da Faransa ta ƙi ambata ba
Gwamnatin Nijar ta ce an kama tsohon minista Ibrahim Yacouba kan zargin kashe mutane domin tsafi
Antoni Janar na Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Yamai ya ce komai ya fara ne daga binciken ’yan sanda wanda aka fara a ranar 29 ga Yulin 2025, kan wani yunƙurin kisa a wata unguwa da ke wajen birnin Yamai, wanda ya kai ga kama wanda ake zargi da aikata laifin.
Mutum 19 ‘yan ɗaukar amarya sun rasu bayan motarsu ta faɗa cikin kogi a Zamfara
Motar ta faɗa cikin a kogin ne a lokacin da take yunƙurin tsallake wata gada da ta karye wadda ke tsakanin ƙauyen Gwalli da garin Gummi a Jihar Zamfara.
An kashe sojojin Nijar 14 a wani harin kwanton-ɓauna a Tillaberi
Ko a kwanakin baya sai da sojojin Nijar 10 suka rasu yayin arangama da 'yan ta'adda a kusa da Burkina Faso.
Loda Ƙari