| Hausa
Mai magana da yawun Ma’aikatar Wajen Iran ya musanta kai hari Turkiyya da Azerbeijan da Cyprus
00:52
Mai magana da yawun Ma’aikatar Wajen Iran ya musanta kai hari Turkiyya da Azerbeijan da Cyprus
“Bai kamata a fassara kare kanmu a matsayin ƙiyayya ga kowace ƙasa a yankin ba.”
kwana ɗaya baya

Mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran, Esmail Baghaei, ya musanta cewa Iran ta kai hare-hare kan Turkiyya, Azerbaijan ko Cyprus. Ya kuma soki kasancewar sojojin Amurka a yankin, yana cewa hakan yana ƙara haddasa rashin zaman lafiya da jawo rarrabuwar kawuna.

Ƙarin Bidiyoyi
Isra'ila ta kai hari kusa da masu gangami na goyon bayan gwamnatin Iran
Daruruwan mutane sun taru don yin buda-baki a filin wasa na Tottenham
Iran ta kai hari kan matatar mai mafi girma a Bahrain
Hare-haren Iran sun yi barna a fadin Tel Aviv
Dubban mutane sun halarci buda-baki a Zanzibar
Rikici ya barke a wajen gangamin kyamar musulmai na masu tsattsauran ra'ayi
Jiragen da suka sauya yaki
Dakatarwar da Izala ta yi wa sheikh Alkali Zaria
Saudiyya ta ƙakƙaɓo makamai masu linzami na Iran
Ainihin dalilin da ya sa Amurka da Isra'ila ke yakar Iran