| Hausa
Mutum miliyan 35 za su yi fama da yunwa a 2026 – Hukumar Abinci ta MDD
02:44
Mutum miliyan 35 za su yi fama da yunwa a 2026 – Hukumar Abinci ta MDD
Wani abu da yake kara fito da girman matsalar da take tunkarar yankin arewacin Nijeriya shi ne rahoton Hukumar Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (WFP) wanda ya ce kimanin mutum miliyan 35 ne za su yi fama da yunwa a shekarar 2026.
26 Nuwamba 2025

Hasashen ya ce za a fuskanci wannan matsala ce saboda yadda matsalar tsaro take ci gaba da tabarbarewa a yankin arewacin kasar da yankin Sahel, sannan dalili na biyu da hukumar ta bayar shi ne dakatar da tallafin kudin da Amurka take ba ta.

Ƙarin Bidiyoyi
'Mun janye 'yan sanda 11,566 daga gadin manyan mutane a Nijeriya'
Mutane da dama sun mutu yayin da guguwar Ditwah ta afka wa Sri Lanka
Sabbin matakan da Tinubu zai dauka kan tsaro a Nijeriya
Tarihin rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi
An harbi jami'an tsaro biyu a kusa da fadar White House
Annobar satar mutane a Nijeriya ta zama gagarumar matsalar tsaro
Halin da muke ciki na rashin tsaro a iyakokin Kano - dan majalisa
Sojojin Vietnam sun kai kayan agaji yankunan da aka yi ambaliya
Harin makarantar St. Mary a jihar Neja: Iyaye na neman 'ya'yansu ido rufe
'Ya kamata a saka dokokin wa'azi don malamai su daina cin mutumcin juna'