16 Satumba 2025
Netanyahu ya shaida wa wani taron manema labarai cewa Isra'ila ba za ta karaya ba duk da matakin da ƙasashen duniya suka ɗauka na mayar da ita saniyar-ware.
Netanyahu ya shaida wa wani taron manema labarai cewa Isra'ila ba za ta karaya ba duk da matakin da ƙasashen duniya suka ɗauka na mayar da ita saniyar-ware.