| hausa
KASUWANCI
1 minti karatu
Jamhuriyar Nijar ta kafa cibiyar tsaron intanet
Kamfanin dillancin labaran Nijar ya ruwaito cewar ranar Asabar 11 ga watan Oktoba ne gwamnatin ƙasar ta ƙaddamar da dokar.
Jamhuriyar Nijar ta kafa cibiyar tsaron intanet
A zaman majalisar ministocin ƙasar ne aka sanar da dokar kafa cibiyar
14 Oktoba 2025

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ƙaddamar da dokar da ta kafa cibiyar tsaron intanet ta ƙasar.

Kamfanin dillancin labaran ƙasar ya ruwaito cewar ranar Asabar 11 ga watan Oktoba ne gwamnatin ƙasar ta ƙaddamar da dokar.

Tun shekarar 2022 ne dai Nijar ta zaɓi dabarar tsaron intanet wadda manufarta ita ce tabbatar da cewa ƙasar tana da kafar intanet da ke da cikakken tsaro domin gudanar da harkokin kasuwanci da zamantakewa

Kazalika ta samar da yadda za a aiwatar da dokar ciki har da samar da cibiyar tsaron intanet ta ƙasa, kamar yadda kamfanin dillancin labaran ƙasar ya ambato wata sanarwa daga majalisar ministocin ƙasar tana cewa.

"Manufar cibiyar tsaron intanet ta ƙasar ita ce jagorantar yadda za a ƙaddamar da dabarar tsaron intanet ta ƙasa bisa tsare-tsaren tsaro,” in ji sanarwar.

Kazalika manufar za ta taimaka wajen inganta yanayi na intanet mai inganci ga kasuwanci da zamantakewa a ƙasar, in ji sanarwar.

Rumbun Labarai
Gwamnatin ƙasar Ghana ta ƙara farashin koko
Nijar ta samu tallafin $145m daga bankin AfDB domin inganta makamashi da tattalin arziki
Elon Musk na dab da zama mutum na farko da arzikinsa ya kai tiriliyan a duniya: rahoto
Dangote zai mai da ma'aikatan Matatar Mai da aka kora daga aiki - Ma'aikatar Ƙwadagon Nijeriya
Kamfanin Orano na Faransa ya ce ya tara tan 1,500 na uranium a Nijar
Kamfanonin haɗin gwiwa ƙarƙashin Saudiyya za su sayi kamfanin wasannin game na Electronic Arts (EA)
Kamfanin Turkish Airlines zai sayi jiragen sama na Boeing 225 bayan Trump da Erdogan sun tattauna
Hukumomi a Ghana sun kama mutanen da ake zargi da yin fasa-ƙwaurin zinari
Matatar mai ta Dangote ta yi watsi da jita-jitar dakatar da aiki na wasu watanni
Babban Bankin Ghana ya dakatar da lasisin cinikin kuɗin ƙetare na UBA da wasu manhajojin aika kuɗi
Farashin ƙwallon kaɗanya ya faɗi warwas a Nijeriya bayan ƙasar ta dakatar da fitar da shi
Babban Bankin Ghana ya ba da sabbin sharuɗɗan kuɗaɗen ƙetare ga masu shiga da kayayyaki
Madogarar bincike kan abincin da aka sauya wa halitta (GMO), da dalilan karɓuwarsa a Nijeriya
Manoman koko a Ghana sun fi takwarorinsu samun farashi mai kyawu a Yammacin Afirka – COCOBOD
Nijeriya na sa ran ganin sakamako mai kyau bayan aiwatar da wani kyakkyawan tsari a harkar kamfanoni
Kamfanin Tsaro na Turkiyya zai ƙulla yarjejeniya da Malaysia don samar mata da motocin yaƙi
Turkiyya da Libya sun kulla yarjejeniyar hakar ma’adanai, samar da makamashi da ababen more rayuwa
Filin jiragen sama na Istanbul ya sake cirar tutar tashin jirage a Turai, in ji Ministan Sufuri
China da Amurka sun cim ma yarjejeniyar kasuwanci
Shugaban Nijeriya Tinubu ya sanya hannu a kan sababbin Dokokin Haraji