Opinion
Batun auren Mai Wushirya da 'Yar Guda ya ja hankali a shafukan sada zumunta a Nijeriya
Abba El-Mustapha wanda shi ne ya karbi belinsu ya ce ya miƙa su ga hukumar Hizbah don a fara shirye-shiryen ɗaura musu aure bayan an kammala gwaje-gwajen lafiyarsu.


