| Hausa
Marar ganin da ta bude Islamiyya cikin gidansu don koyar da yara
03:02
Rayuwa
Marar ganin da ta bude Islamiyya cikin gidansu don koyar da yara
Wata matashiya mai lalurar rashin gani a Jihar Katsinan Nijeriya, Rabi'atu Nasir wacce take koya wa yara karatun Kur'ani a unguwarsu, ta ce ba za ta bari lalurarta ta hana ta neman ilimi da taimaka wa mutane ba.
2 awanni baya

A hirarta da TRT Afrika, Malama Rabi'atu wacce budurwa ce ba ta taɓ aure ba, ta ce tuni ta yi haddar Ƙur'ani kuma tun kafin ta shiga Islamiyya ta fara koyon karatu ta hanyar bin ƙira'ar Sheikh Minshawi, sannan a fannin boko ma ta kai matakin NCE.

Ƙarin Bidiyoyi
Hezbollah ta kai hari kan tashar tauraron dan’adam ta Isra’ila
'Ana gab da kawo ƙarshen' yakin Iran; 'ana binciken' harin da aka kai makaranta
Yadda rayuwata ta sauya bayan na rage kiba
Tarkacen roka ya nuna cewa Amurka ta kai wa Iran hari daga Kuwait
Isra'ila ta kai hari kusa da masu gangami na goyon bayan gwamnatin Iran
Daruruwan mutane sun taru don yin buda-baki a filin wasa na Tottenham
Mai magana da yawun Ma’aikatar Wajen Iran ya musanta kai hari Turkiyya da Azerbeijan da Cyprus
Iran ta kai hari kan matatar mai mafi girma a Bahrain
Hare-haren Iran sun yi barna a fadin Tel Aviv
Dubban mutane sun halarci buda-baki a Zanzibar