| hausa
00:34
Harin Isra'ila ya gigita yaran da ke layin karbar alewa
Wasu yara Falasɗinawa da suka taru domin karɓar alawa a Birnin Gaza sun gigice tare da tserewa sakamakon rugugin hare-haren da Isra'ila ta kai wa wani gini da ke kusa da wurin da suka tsaya.
12 Satumba 2025

Wasu yara Falasɗinawa da suka taru domin karɓar alawa a Birnin Gaza sun gigice tare da tserewa sakamakon rugugin hare-haren da Isra'ila ta kai wa wani gini da ke kusa da wurin da suka tsaya.

Ƙarin Bidiyoyi
Takaddama tsakanin Atiku da Fadar Shugaban Nijeriya kan tattalin arziki
Netanyahu: 'Isra'ila na da iko kan wayar da ke hannunka'
Nazari kan matukan jirgin Air Peace da suka sha giya
Yadda dakatar da tallafin abinci ke shafar 'yan gudun hijira a jihar Borno
Masu kutse sun wulakanta ministan Isra'ila
FBI ta fitar da bidiyon CTTV na dan bindigar da ya harbe Charlie Kirk
Damuwar da INEC ke nunawa kan fara kamfe da wuri a Nijeriya
Bayanai dalla-dalla kan sabon harajin man fetur a Nijeriya
Kwantena fiye da 60 sun fado daga jirgin ruwa a Amurka
Ethiopia ta ƙaddamar da dam ɗin wutar lantarki mafi girma a Afirka