| Hausa
An ga jirgin ruwa marasa matuki a gabar Turkiyya
00:30
An ga jirgin ruwa marasa matuki a gabar Turkiyya
Sojojin Turkiyya sun tarwatsa jirgin ruwa maras matuƙi bayan an gan shi a gaɓar teku a Ordu da ke arewacin Turkiyya.
24 Maris 2026

Gwamntin Ordu ta ce jami’a na musamman da suka shahara wurin kwance bama-bamai daga birnin Istanbul sun duba jirgi maras matuƙin inda suka tabbatar yana ɗauke da ababen fashewa kafin suka tarwatsa shi kilomita 4 daga gaɓar teku.

Ƙarin Bidiyoyi
Barna da hare-haren Amurka da Isra'ila suka yi a kasuwar Isfahan ta Iran
Iran ta kai hari kan tankokin mai a filin jirgin saman Kuwait
Iran ta harbo jirgi maras matuki na Amurka 'Lucas'
Shugaban NATO ya ce Trump yana so ya kara inganta tsaro a duniya
Sojojin Isra'ila sun azabtar da wani 'dan karamin yaro a Gaza
Yakin Iran zai iya tilasta wa mutane su rika aiki daga gida: Dangote
Gagarumar gobara ta tashi a matatar mai Texas a Amurka
Yadda aka yi hawan daushe a masarautar Bauchi
Iran ta yi ruwan makamai a Tel Avivi, Kiryat Gat da Ashkelon
Hezbollah ta kai hari a Arewacin Isra'ila