13 awanni baya
Sakatare-Janar na NATO, Mark Rutte, ya ce yiwuwar samun makamin nukiliya daga Iran zai zama babbar barazana ga wanzuwar Isra’ila da yankin Gabas Ta Tsakiya baki ɗaya da kuma Turai, yana mai cewa Shugaba Donald Trump yana yin hakan ne domin tabbatar da tsaron duniya.
