| Hausa
Yakin Iran zai iya tilasta wa mutane su rika aiki daga gida: Dangote
02:00
Yakin Iran zai iya tilasta wa mutane su rika aiki daga gida: Dangote
Dangote ya ce idan har a a daƙile yaƙin ba, to zai iya sa wa a fara aiki daga gida kamar yadda ya faru a lokacin annobar cutar Covid 19.
14 awanni baya

Hamshaƙin attajirin Nijeriya da ya fi kowa kuɗi a Afrika, Aliko Dangote ya ce tuni yaƙin Amurka da Isra'ila a kan Iran ya fara jawo wa mutane da gwamnatoci matsaloli da wahalhalu, kuma ƙasashe irin na Afrika da dama suke fama da basussuka za su ƙara shiga matsala a sakamakon hakan. Dangote ya ce idan har a a daƙile yaƙin ba, to zai iya sa wa a fara aiki daga gida kamar yadda ya faru a lokacin annobar cutar Covid 19.

Ƙarin Bidiyoyi
Barna da hare-haren Amurka da Isra'ila suka yi a kasuwar Isfahan ta Iran
Iran ta kai hari kan tankokin mai a filin jirgin saman Kuwait
Iran ta harbo jirgi maras matuki na Amurka 'Lucas'
Shugaban NATO ya ce Trump yana so ya kara inganta tsaro a duniya
Sojojin Isra'ila sun azabtar da wani 'dan karamin yaro a Gaza
Gagarumar gobara ta tashi a matatar mai Texas a Amurka
An ga jirgin ruwa marasa matuki a gabar Turkiyya
Yadda aka yi hawan daushe a masarautar Bauchi
Iran ta yi ruwan makamai a Tel Avivi, Kiryat Gat da Ashkelon
Hezbollah ta kai hari a Arewacin Isra'ila